Skip to content
Farawa 11:6-7

Farawa 11:6-7

6
Ubangiji ya ce, “Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
7
Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options