Skip to content
Galatiyawa 4:26-27

Galatiyawa 4:26-27

26
Amma Urushalimar da take sama ’yantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
27
Gama a rubuce yake cewa, “Ki yi farin ciki, ya ke bakararriya, wadda ba ta haihuwa ki ɓarke da murna, ki kuma tā da murya, ke da ba kya naƙuda; domin da yawa ne ’ya’yan macen da aka yashe, fiye da na mai miji.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options