Skip to content
Galatiyawa 1:1-2

Galatiyawa 1:1-2

1
Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
2
Dukan ’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options