Skip to content
Ezekiyel 8:14-15

Ezekiyel 8:14-15

14
Sa’an nan ya kawo ni mashigin arewa na ƙofar gidan Ubangiji, sai na ga mata zaune a can, suna makokin Tammuz.
15
Ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ga wannan? Za ka ga abubuwan da suke masu banƙyama fiye da wannan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options