Skip to content
Ezekiyel 37:27-28

Ezekiyel 37:27-28

27
Mazaunina zai kasance da su; zan kuwa zama Allahnsu, za su kuma zama mutanena.
28
Sa’an nan al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji na mai da Isra’ila mai tsarki, sa’ad da wuri mai tsarkina yana a cikinsu har abada.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options