Skip to content
Ezekiyel 36:16-18

Ezekiyel 36:16-18

16
Maganar Ubangiji ta sāke zuwa mini cewa,
17
“Ɗan mutum, sa’ad da mutanen Isra’ila suke zama a ƙasarsu, sun ƙazantar da ita ta wurin halinsu da kuma ayyukansu. Halinsu ya yi kamar rashin tsarkin mace a lokacin al’adarta a gabana.
18
Saboda haka na husata da su domin sun yi kisankai a ƙasar kuma domin sun ƙazantar da ita da gumakansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options