Skip to content
Ezekiyel 29:1-2

Ezekiyel 29:1-2

1
A shekara ta goma, a wata na goma, a rana ta goma sha biyu, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, ka fuskanci Fir’auna sarkin Masar ka kuma yi annabci gāba da shi da dukan Masar.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options