Skip to content
Ezekiyel 24:25-27

Ezekiyel 24:25-27

25
“Kai kuma ɗan mutum, a ranar da zan ɗauke musu kagararsu, farin cikinsu da darajarsu, abin da idanunsu ke jin daɗin gani, abin da yake faranta musu zuciya, da kuka ’ya’yansu maza da mata,
26
a ranan nan wanda ya tsere zai zo don yă ba ka labari.
27
A lokacin bakinka zai buɗe, za ka yi magana da shi ba kuwa za ka ƙara yin shiru ba. Ta haka za ka zama alama gare su, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options