Skip to content
Ezekiyel 23:36-37

Ezekiyel 23:36-37

36
Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, za ka shari’anta Ohola da Oholiba? To, sai ka kalubalance su da ayyukansu masu banƙyama,
37
gama sun yi zina kuma jinin yana a hannuwansu. Sun yi zina da gumakansu; har suka miƙa ’ya’yansu da suka haifa mini, su zama musu abinci.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options