Skip to content
Ezekiyel 13:1-3

Ezekiyel 13:1-3

1
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji!
3
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake faɗa, Kaiton wawaye annabawan da suke bin ruhunsu kuma ba su ga kome ba!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options