Skip to content
Fitowa 9:15-16

Fitowa 9:15-16

15
Gama da ni kaina na miƙa hannuna na buge ka da jama’arka da annoba, ai, da an hallaka ku a duniya ƙaƙaf.
16
Amma na bar ka ka rayu domin in nuna maka ikona, domin kuma sunana yă zama abin darajantawa a dukan duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options