Skip to content
Fitowa 5:6-7

Fitowa 5:6-7

6
A wannan rana Fir’auna ya ba da wannan umarni wa shugabannin masu gandu,
7
“Kada ku ƙara ba wa mutanen ciyawar tattaka domin su yi tubula, bari su tafi su tattara tattaka da kansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options