Ir al contenido
Fitowa 34:30-33

Fitowa 34:30-33

30
Da Haruna da dukan Isra’ila suka ga Musa, fuskarsa kuma tana ƙyalli, sai suka ji tsoron zuwa kusa da shi.
31
Amma Musa ya kira su, sai Haruna da dukan shugabannin jama’ar suka zo wurinsa, ya kuwa yi musu magana.
32
Daga baya sai dukan Isra’ilawa suka zo kusa da shi, ya kuma ba su dukan dokokin da Ubangiji ya ba shi a Dutsen Sinai.
33
Da Musa ya gama magana da su, sai ya lulluɓe fuskarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options