Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 34:30-31

Fitowa 34:30-31

30
Da Haruna da dukan Isra’ila suka ga Musa, fuskarsa kuma tana ƙyalli, sai suka ji tsoron zuwa kusa da shi.
31
Amma Musa ya kira su, sai Haruna da dukan shugabannin jama’ar suka zo wurinsa, ya kuwa yi musu magana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options