Skip to content
Fitowa 30:37-38

Fitowa 30:37-38

37
Kada ku yi wani turare irinsa wa kanku; ku ɗauke shi a matsayi mai tsarki ga Ubangiji.
38
Duk wanda ya yi irinsa don jin daɗin ƙanshinsa, dole a ware shi daga mutanensa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options