Skip to content
Fitowa 3:2-3

Fitowa 3:2-3

2
A can mala’ikan Ubangiji ya bayyana a gare shi cikin harshen wuta, a ƙaramin itace. Musa ya lura cewa ko da yake wuta na ci ƙaramin itacen, amma bai ƙone ba.
3
Sai Musa ya ce, “Wannan abin mamaki ne, don me wannan itace bai ƙone ba? Bari in matso kusa in gani.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options