Skip to content
Fitowa 29:45-46

Fitowa 29:45-46

45
Sa’an nan zan zauna a cikin Isra’ilawa, in kuma zama Allahnsu.
46
Za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar saboda in zauna a cikinsu. Ni ne Ubangiji Allahnsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options