Skip to content
Fitowa 19:21-22

Fitowa 19:21-22

21
sai Ubangiji ya ce masa, “Ka sauka ka faɗa wa jama’a, kada su kuskura su ƙetare layin iyakan nan, garin son zuwa don ganin Ubangiji, gama duk waɗanda suka yi haka za su mutu.
22
Ko firistocin da za su kusato Ubangiji sai su tsarkake kansu, don kada in hallaka su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options