Skip to content
Fitowa 19:14-15

Fitowa 19:14-15

14
Bayan da Musa ya gangara wurin mutane, ya tsarkake su, sai suka wanke tufafinsu.
15
Sa’an nan ya ce wa mutane, “Ku shirya kanku domin rana ta uku. Ku ƙame kanku daga yin jima’i.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options