Skip to content
Fitowa 19:10-11

Fitowa 19:10-11

10
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Tafi wurin mutanen, ka tsarkake su yau da gobe, ka sa su wanke tufafinsu.
11
Su zama da shiri a rana ta uku, gama a ranar ce Ubangiji zai sauko a kan Dutsen Sinai a idon dukan mutane.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options