Skip to content
Fitowa 17:14-16

Fitowa 17:14-16

14
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka rubuta wannan a cikin littafi, yă zama abin tuni, ka kuma faɗa wa Yoshuwa zan hallaka Amalekawa ƙaƙaf daga duniya.”
15
Musa ya gina bagade, sai ya kira shi Ubangiji shi ne Tutata.
16
Ya ce, “Gama an ɗaga hannuwa sama zuwa kursiyin Ubangiji, Ubangiji zai yaƙi Amalekawa daga tsara zuwa tsara.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options