Skip to content
Fitowa 15:22-23

Fitowa 15:22-23

22
Sai Musa ya jagoranci Isra’ila daga jan teku zuwa hamadar Shur. Kwana uku suka yi tafiya cikin hamada ba su sami ruwa ba.
23
Da suka zo Mara, ba su iya shan ruwan ba saboda yana da ɗaci (shi ya sa ake kira wurin Mara).
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options