Skip to content
Fitowa 15:14-16

Fitowa 15:14-16

14
Al’ummai za su ji, su yi rawar jiki tsoro zai kama mutanen Filistiya.
15
Sarakunan Edom za su tsorata, shugabannin Mowab za su yi rawar jiki, mutanen Kan’ana za su narke.
16
Razana da tsoro za su fāɗo a kansu. Da ikon hannunka za su tsaya cik kamar dutse, har sai mutanen da ka kawo sun wuce, ya Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options