Fitowa 14:5-6
5
Sa’ad da aka faɗa wa Fir’auna cewa Isra’ilawa sun gudu, sai Fir’auna da bayinsa suka canja ra’ayinsu game da su, suka ce, “Me muka yi? Mun bar Isra’ilawa suka tafi, mun kuwa rasa hidimarsu!”
6
Sai shi da keken yaƙinsa suka shirya, ya kuma ɗauki sojojinsa tare da shi.