Skip to content
Fitowa 14:29-30

Fitowa 14:29-30

29
Amma Isra’ilawa suka wuce cikin teku a busasshiyar ƙasa, ruwa kuwa ya yi musu katanga dama da hagu.
30
A rana nan Ubangiji ya cece Isra’ila daga hannuwan Masarawa, Isra’ilawa kuwa suka ga gawawwakin Masarawa a bakin teku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options