Skip to content
Fitowa 12:28-29

Fitowa 12:28-29

28
Isra’ilawa suka tafi suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa da Haruna.
29
Da tsakar dare, sai Ubangiji ya karkashe dukan ’ya’yan fari a ƙasar Masar, tun daga ɗan farin Fir’auna, wato, magājinsa, har zuwa ɗan fari na ɗan sarƙa da yake kurkuku, har da ’ya’yan fari na dabbobi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options