Skip to content
Fitowa 11:9-10

Manufar Allah wajen taurare zuciyar Fir’auna

Fitowa 11:9-10
9
Ubangiji ya ce wa Musa, “Fir’auna zai ƙi kasa kunne gare ka, sai na ƙara aikata waɗansu mu’ujizai cikin Masar.”
10
Musa da Haruna suka aikata dukan waɗannan mu’ujizai a gaban Fir’auna, amma Ubangiji ya taurare zuciyar Fir’auna, bai kuwa bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options