Skip to content
Afisawa 5:30-32

Afisawa 5:30-32

30
gama mu gaɓoɓin jikinsa ne.
31
“Saboda haka mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su biyun su zama jiki ɗaya.”
32
Wannan babban asiri ne, amma na ɗauke shi a matsayin kwatanci ne na Kiristi da ikkilisiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options