Afisawa 5:10-14
10
ku nemi abin da zai gamshi Ubangiji.
11
Ku yi nesa da ayyukan duhun da mutane suke yi, a maimakon haka, ku tona su.
12
Gama abin kunya ne a ma faɗi abubuwan da marasa biyayya suke yi a ɓoye.
13
Duk abin da aka kawo a gaban haske ana iya ganinsa, kuma duk abin da aka haskaka yakan zama haske.
14
Shi ya sa aka ce, “Ka farka, ya kai mai barci, ka tashi daga matattu, Kiristi kuwa zai haskaka ka.”
Settings