Skip to content
Mai Hadishi 8:2-4

Mai Hadishi 8:2-4

2
Ka yi biyayya da umarnin sarki, na ce, saboda alkawarin da ka yi a gaban Allah.
3
Kada ka yi hanzarin tashi daga gaban sarki. Kada ka kāre abin da ba daidai ba, gama zai iya yin duk abin da ya ga dama.
4
Da yake maganar sarki ita ce mafificiya, wa zai iya ce masa, “Me kake yi?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options