Skip to content
Mai Hadishi 6:5-6

Mai Hadishi 6:5-6

5
Ko da yake bai ga hasken rana ba, bai kuma san kome ba, duk da haka ya dai huta, fiye da mutumin da bai more wa ransa ba,
6
ko da ya yi shekara dubu biyu amma bai more wadatarsa ba. Ba wuri ɗaya dukansu biyu za su tafi ba?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options