Skip to content
Mai Hadishi 2:13-15

Mai Hadishi 2:13-15

13
Na ga cewa hikima ta fi wauta, kamar yadda haske ya fi duhu.
14
Mai hikima ya san inda ya nufa, wawa kuwa yana tafiya a cikin duhu; amma sai na gane cewa ƙaddara ɗaya ce take samunsu.
15
Sai na yi tunani a zuciyata, “Ƙaddarar wawa za tă same ni ni ma. Wace riba ce hikimata za tă jawo mini?” Na ce a zuciyata, “Wannan ma ba shi da amfani.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options