Skip to content
Mai Hadishi 10:12-15

Mai Hadishi 10:12-15

12
Kalmomi daga bakin mai hikima alheri ne, amma maganganun wawa za su hallaka shi.
13
Farkon maganarsa wauta ce, ƙarshenta kuma takan zama muguwar hauka,
14
wawa kuma yakan yi ta surutu. Ba wanda ya san abin da zai zo wa zai iya faɗa masa abin da zai faru bayan rasuwarsa?
15
Aikin wawa yakan gajiyar da shi, har bai san hanyar zuwa gari ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options