Skip to content
Maimaitawar Shari’a 9:16-17

Maimaitawar Shari’a 9:16-17

16
Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
17
Saboda haka na ɗauko alluna biyun na jefar da su daga hannuwana, na farfashe su a idanunku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options