Skip to content
Maimaitawar Shari’a 9:15-16

Maimaitawar Shari’a 9:15-16

15
Saboda haka na juya, na sauko daga dutsen yayinda yake cin wuta. Allunan biyu na alkawarin kuma suna a hannuwana.
16
Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options