Μετάβαση στο περιεχόμενο
Maimaitawar Shari’a 9:13-14

Maimaitawar Shari’a 9:13-14

13
Sai Ubangiji ya ce mini, “Na ga mutanen nan, su masu taurinkai ne sosai!
14
Bar ni kawai, in hallaka su, in kuma shafe sunansu daga ƙarƙashin sama. Zan kuwa yi maka wata al’umma mafi ƙarfi da kuma masu yawa fiye da su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options