Skip to content
Maimaitawar Shari’a 8:13-14

Maimaitawar Shari’a 8:13-14

13
sa’ad da kuma garkunanku na shanu da na tumaki suka ƙaru, azurfanku da zinariyarku kuma suka ƙaru, sa’an nan dukan abin da kuke da shi ya haɓaka,
14
to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options