Skip to content
Maimaitawar Shari’a 6:6-7

Maimaitawar Shari’a 6:6-7

6
Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
7
Ku koya wa ’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options