Skip to content
Maimaitawar Shari’a 6:4-6

Maimaitawar Shari’a 6:4-6

4
Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
5
Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
6
Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options