Skip to content
Maimaitawar Shari’a 6:21-22

Maimaitawar Shari’a 6:21-22

21
Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
22
A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options