Skip to content
Maimaitawar Shari’a 33:20-21

Maimaitawar Shari’a 33:20-21

20
Game da Gad ya ce, “Mai albarka ne wanda ya fadada mazaunin Gad! Gad yana zama a can kamar zaki, yana yayyage a hannu da kai.
21
Ya zaɓi ƙasa mafi kyau wa kansa; aka ajiye masa rabon shugaba. Sa’ad da shugabannin mutane suka taru, ya aikata adalcin Ubangiji da kuma hukuncinsa game da Isra’ila.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options