Skip to content
Maimaitawar Shari’a 32:8-9

Maimaitawar Shari’a 32:8-9

8
Sa’ad da Mafi Ɗaukaka ya ba da al’ummai gādonsu, sa’ad da ya raba dukan ’yan adam, ya kafa iyakoki wa mutane bisa ga yawan ’ya’yan Isra’ila maza.
9
Gama rabon Ubangiji shi ne mutanensa, Yaƙub shi ne rabon gādonsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options