Skip to content
Maimaitawar Shari’a 31:1-2

Maimaitawar Shari’a 31:1-2

1
Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
2
“Yanzu shekaruna ɗari da ashirin ne, ba na iya kaiwa da komowa. Ubangiji ya ce mini, ‘Ba za ka haye Urdun ba.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options