Skip to content
Maimaitawar Shari’a 31:1-2

Maimaitawar Shari’a 31:1-2

1
Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
2
“Yanzu shekaruna ɗari da ashirin ne, ba na iya kaiwa da komowa. Ubangiji ya ce mini, ‘Ba za ka haye Urdun ba.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options