Skip to content
Maimaitawar Shari’a 30:17-18

Maimaitawar Shari’a 30:17-18

17
Amma in zukatanku suka kangare, ba su kuwa yi biyayya ba, in kuma aka rinjaye ku don ku rusuna ga waɗansu alloli ku yi musu bauta,
18
na furta muku yau cewa tabbatacce za a hallaka ku. Ba za ku zauna a ƙasar da kuke hayewa Urdun don ku shiga ku ci gādonta ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options