Skip to content
Maimaitawar Shari’a 27:9-10

Maimaitawar Shari’a 27:9-10

9
Sai Musa da firistoci waɗanda suke Lawiyawa suka ce wa dukan Isra’ila, “Ku yi shiru, ya Isra’ila, ku saurara! Yanzu kun zama mutanen Ubangiji Allahnku.
10
Ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, ku bi umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options