Skip to content
Maimaitawar Shari’a 27:11-14

Maimaitawar Shari’a 27:11-14

11
A wannan rana Musa ya umarce mutane,
12
Sa’ad da kuka haye Urdun, sai waɗannan kabilai su tsaya a bisa Dutsen Gerizim su sa wa jama’a albarka, wato, kabilar Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Yusuf da Benyamin.
13
Waɗannan kabilai kuma za su tsaya a bisa Dutsen Ebal su furta la’ana, wato, kabilar Ruben, Gad, Asher, Zebulun, Dan da Naftali.
14
Lawiyawa za su karanta wa dukan mutanen Isra’ila da babbar murya su ce,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options