Skip to content
Maimaitawar Shari’a 27:1-2

Maimaitawar Shari’a 27:1-2

1
Musa tare da dattawan Isra’ila suka umarci mutane suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai da na ba ku a yau.
2
Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa cikin ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ku kakkafa waɗansu manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options