Skip to content
Maimaitawar Shari’a 26:6-7

Maimaitawar Shari’a 26:6-7

6
Amma Masarawa suka wulaƙanta mu suka sa muka sha wahala, suna sa mu aikin dole.
7
Sai muka yi kuka ga Ubangiji Allahn kakanninmu, Ubangiji kuwa ya ji kukanmu, ya kuma azabar da muke sha, da wahalar da muke sha, da danniyar da suke yin mana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options