Skip to content
Maimaitawar Shari’a 25:9-10

Maimaitawar Shari’a 25:9-10

9
sai gwauruwan nan, matar ɗan’uwansa tă haura wurinsa a gaban dattawa, tă tuɓe takalminsa guda, ta tofa masa miyau a fuska, tă ce, “Haka za a yi ga mutumin da zai ƙi kafa gidan ɗan’uwansa.”
10
Za a kira zuriyarsa a Isra’ila Iyalin da aka tuɓe masa takalmi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options