Skip to content
Maimaitawar Shari’a 25:11-12

Maimaitawar Shari’a 25:11-12

11
In mutane biyu suna faɗa, sai matar mutum ɗaya daga cikinsu ta zo don tă kuɓutar da mijinta daga abokin faɗarsa, ta kuma miƙa hannu ta kama marainan wancan,
12
sai ku yanke hannunta. Kada ku ji tausayinta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options